Labels

Want to Contact us?

Want to Contact Us? Send us an Email ✉
teeloadedblog@gmail.com
Whatsapp Us Via : 08130162561

LightBlog
» Uncategories » Sa’ar bokan dake baiwa ýan-Fashi asirin sa’a ya ƙare

Sa’ar bokan dake baiwa ýan-Fashi asirin sa’a ya ƙare

Unknown
Add Comment
Friday, 2 June 2017
 [Wani boka daya kware wajen baiwa yan fashi sa’a ya shiga hannu]


[N30,000 nake amsa a hannun ýan-Fashi don in yi musu addu’ar samun sa’a – Boka]


Allah ya tona asirin wani boka daya kware wajen baiwa yan fashi sa’a mai suna Abdulrazak Buhari dake Sabon Gida jihar Katsina, inda shi kansa sa’arsa ta kare, ya shiga hannun jami’an Yansanda.


Jaridar Daily Trust ta ruwaito wannan boka shike yi ma yan fashin dake tare hanyar Funtua zuwa Zaria aiki, kuma boka Buhari ya bayyana ma jaridar cewar N30,000 yake amsa daga hannun barayin a duk aikin da yayi musu.


KU KARANTA: Sojojin Turkiyya 13 sun salwanta a hatsarin jirgin sama


“Maganan gaskiya, an kama ni ne sakamakon alakata da wasu yan fashi, kuma suna ajiyan buhunan shinkafar sata a gida na, sa’annan ina yi musu addu’ar samun sa’a. sau biyu kenan idan sun dawo daga fashi suna bani N30,000 da N20,000.” Kamar yadda ya shaida ma majiyar


Yansandan Najeriya

Dayake karin haske, kaakakin rundunar Yansandan jihar Katsina, DSP Gambo Isah yace rundunar tasu ta kama mutane 5 daga cikin gungun barayin, inda ta kwato buhunan shinkafa 48 daga gidan bokan.


Idan ba’a manta ba, ko a satin data gabata sai da Yansanda suka kama wani kasurgumin dan fashi mai suna Abdulaziz Ibrahim daga jihar Zamfara, daga nan kuma yayi sanadiyyar kamo sauran abokan nasa


Yan fashin sun yi ma wani mai suna Salisu Suleiman fashi akan hanyar Funtua inda suka kwace masa motar da ta kai Naira miliyan 2, haka zalika sun kwaci N100,000, motoci 2 da wayoyi 3 daga hannun mutane daban daban.


Da aka tsananta bincike, an gano bindiga, harsashai da alburusai, adduna da sanduna, fitila da sauran kayan tsafe tsafe duk a gidan barayin.


We appreciate you for reading Teeloadeders, but we think it will be better you like our facebook fanpage and also follow us on twitter below.
Follow @Teeloadedblog
Are you an artiste? Do you want your music to go viral and reach a large number of audience? Promote your music on TEELOADED by clicking here. You can also advertise your product or brand by clicking here.
Tweet
Sa’ar bokan dake baiwa ýan-Fashi asirin sa’a ya ƙare Title : Sa’ar bokan dake baiwa ýan-Fashi asirin sa’a ya ƙare
Description :  [Wani boka daya kware wajen baiwa yan fashi sa’a ya shiga hannu] [N30,000 nake amsa a hannun ýan-Fashi don in yi musu addu’ar samun sa’a – ...
Rating : 5
Related Posts:

0 Response to "Sa’ar bokan dake baiwa ýan-Fashi asirin sa’a ya ƙare"

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

ADSENSE CODE HERE

Popular Posts

  • SHIRTS CALL FOR RELEASE OF EL-ZAKZAKY GROWS LOUDER
    Members of the Islamic Movement of Nigeria (IMN) popularly known as Shiites have not given up in their fight to secure the release of their ...
  • OSINBAJO ASSIGNS PORTFOLIOSTO MINISTERS, SWEARS IN 15 PERM SECS
    Mr. Walson–Jack (left); Mrs. Ifeoma Nkiruka Anagbogu; Akpan Edith Sunday and Mrs. Ehuria Georgina Ekeoma taking the oath of office as perman...
  • Yusuf Buhari graduates with a Master's degree from a university in the United Kingdom
    President Muhammadu Buhari's only son Yusuf has reportedly bagged his Master's Degree from a university in the United Kingdom. 24rep...
  • JAMB releases 1,606,901 UTME results
    The registrar said that results would henceforth not be released immediately from 2018 unless every issues pertaining to the conduct of an e...
  • 60 N-Power volunteers may face prosecution for fraud - FG
    - Mr. Afolabi Imoukhuede, the presidential aide on job creation, revealed that many volunteers have been collecting monthly stipends or ...
  • DANBABA ADVOCATES REVIEW OF ACADEMIC CURRICULUM TO INCLUDE ICT CONTENTS
    NCC Boss, Umar Garba Danbatta The Executive Vice Chairman of the Nigerian Communications Commission (NCC)  Prof Umar Danbatta has called for...
  • Lawyer files N50bn lawsuit against Buhari, DSS, AGF
    – A N50billion suit has been filed against President Muhammadu Buhari, DSS and AGF – The suit was filed by a Lagos-based lawyer, Mr Olukoya ...
  • KANO RAISES N2B FOR MARKET FIRE VICTIMS
    Alhaji Aliko Dangote After months of agony resulting from fire disasters that engulfed five major markets in Kano State, the state governmen...
  • 100% NECO GCE 2016 CHEMISTRY PRACTICAL Answer Now Available Here
    CHEMISTRY PRACTICAL ANSWERS [DA_CYBER _CYBER] NOTE THAT SUBSCRIBERS GETS THE ANSWERS FIRST BEFORE ITS BEEN POSTED HERE – ALWAYS SUBSCRIBE I...
  • ‘I’m not a liar’! Emenayo slams accusations that he’s over 40
    Sub A NIGERIAN footballer has had to defend himself after his club accused him of being at least 17 years older than his actual age. Azerba...
ADSESNSE CODE HERE

Want to place ads on our website?

Want to place ads on our website?

Want to Contact us?

Want to Contact Us? Send us an Email ✉
teeloadedblog@gmail.com
Whatsapp Us Via : 08130162561

Followers

Copyright@ 2016-2017 Teeloaded All right acclaimed . Theme images by enjoynz. Powered by Blogger.

CONTACT US









24reporters© | New News From Reliable Source

LIKE UR Facebook page

Random Posts

Recent Posts

Header Ads

Contact us | Terms/Conditions | About us | Privacy Policy | Disclaimer | Sponsored Posts | .
Copyright © 2015 - 2018. All rights reserved. Disclaimer : Every Teeloaded member is solely responsible for anything that he/she posts or Comment on Teeloaded


ADD ADMIN ON WHATSAPP VIA 08130162561