Labels

Want to Contact us?

Want to Contact Us? Send us an Email ✉
teeloadedblog@gmail.com
Whatsapp Us Via : 08130162561

LightBlog
» Hausa news » Bunƙasa tattalin arziki: Jihar Kebbi zata fitar da Akuyoyi 2000 duk rana zuwa Saudiya

Bunƙasa tattalin arziki: Jihar Kebbi zata fitar da Akuyoyi 2000 duk rana zuwa Saudiya

Unknown
Add Comment
Hausa news
Wednesday, 9 August 2017
Gwamnatin jihar Kebbi ta kammala shirin fara aikawa da akuyoyi 2000 a kowace rana zuwa kasar Saudiya cikin wata hadin gwiwa data shiga tare da bankin musulunci na Ja’iz.


Kwamishinan kasafin kudi da tsare tsare na jihar, Alhaji Jailani Muhammad Yauri ne ya bayyana haka yayin dayake ganawa da yan jaridu a karshen makon data gabata, kamar yadda NAIJ.com ta ruwaito.


KU KARANTA: Zandoro: an gano mutumin da yafi kowanne ɗan Najeriya tsayi (Hotuna)


Kwamishinan ya kara da cewa jihar sa na kokarin shirya wata alakar kasuwanci tare da kasashen Nijar da Bini, da kuma jihohin Sakkwato da Zamfara da nufin habba tattalin arzikin dukkanin bangarorin.

Akuyoyi
“Mun amince tsakanin kwamishinan 

kasafin kudi na Zamfara dana Sakkwato cewa zamu tsara wata alakar kasuwanci a tsakaninmu musamman akan shinkafa da sauran kayan amfanin noma wanda muke sa ran hakan zai inganta kasuwancin mu tare da samar mana da kudaden shiga.” Inji Alhaji Jailani.

Daga karshe Kwamishinan ya koka kan rashin ingantaccen tsarin shirya kasafin kudi mai hangen nesa, tare da karancin kwararru da zasu tafiyar da tsarin.


We appreciate you for reading Teeloadeders, but we think it will be better you like our facebook fanpage and also follow us on twitter below.
Follow @Teeloadedblog
Are you an artiste? Do you want your music to go viral and reach a large number of audience? Promote your music on TEELOADED by clicking here. You can also advertise your product or brand by clicking here.
Tweet
Bunƙasa tattalin arziki: Jihar Kebbi zata fitar da Akuyoyi 2000 duk rana zuwa Saudiya Title : Bunƙasa tattalin arziki: Jihar Kebbi zata fitar da Akuyoyi 2000 duk rana zuwa Saudiya
Description : Gwamnatin jihar Kebbi ta kammala shirin fara aikawa da akuyoyi 2000 a kowace rana zuwa kasar Saudiya cikin wata hadin gwiwa data shiga tar...
Rating : 5
Related Posts: Hausa news

0 Response to "Bunƙasa tattalin arziki: Jihar Kebbi zata fitar da Akuyoyi 2000 duk rana zuwa Saudiya"

← Newer Post Older Post ⇒ Home
View mobile version
Subscribe to: Post Comments (Atom)

ADSENSE CODE HERE

Popular Posts

  • Trippie Redd’s “Dark Knight Dummo” Single Featuring Travis Scott Goes Platinum
    Trippie Redd discharged a Honorable C.N.O.T.E.- delivered tune called “Dark Knight Dummo” highlighting Travis Scott before the end of l...
  • Davido Is Present At Bank In Atlanta When Armed Robbers Attacked The Bank
    Popular Nigerian singer, Davido, witnessed a bank robbery operation over the weekend in Atlanta, Davido who was close to the scene of t...
  • John Odigie-Oyegun condemns anti-Igbo hate song
    - John Odigie-Oyegun advised those he referred to as ‘merchants of hate’, to learn lessons  from the Rwandan Civil War; as he stated that it...
  • Neco 2018 Economics Theory & Obj – Answers
    ATTENTION :- PLEASE DONT COME HERE FOR FREE ANSWER. BE WARNED PLS NOTE: EARLY SUBSCRIPTION HELPS!!!!!!!!!!!!! Send your cards a ...
  • Falz Speaks On Why He Is Not Planning For Marriage
    Popular singer cum actor, Folarin Falana, popularly known as Falz has said he does not know when he would get married, just as he said h...
  • Neco 2018 Practical Physics Theory – Answers
    2a) In a tabular form: Under tita°: 75, 65, 55, 45, 35 Under MO(cm): 1.1, 2.0, 2.5, 3.4, 3.9 Under NO(cm): 6.2, 6.4, 6.6, 6.8,...
  • MESSI, RONALDO LEAD SPORTS STARS IN CONDEMNING BARCELONA ATTACK
    Barcelona’s Argentinian forward Lionel Messi  Football icons and longtime rivals Lionel Messi and Cristiano Ronaldo joined Spanish sports st...
  • NIGERIAN LAWMAKERS ARE UNARMED ROBBERS - OBASANJO AGAIN BLASTS NATIONAL ASSEMBLY
    - Former President Olusegun Obasanjo has described the national lawmakers as unarmed robbers - Obasanjo also lamented that seven out of ten ...
  • GOVERNOR YARI REVEALS WHAT BUHARI TOLD HIM ABOUT OSINBAJO
    - Chairman of the Nigeria Governors’ Forum (NGF), Alhaji Abdulaziz Yari has revealed what Buhari told him in London - He said that President...
  • NIGERIA THE NABS INDIAN IN KANO FOR ALLEGEDLY REPACKAGING EXPIRED MEDICINES
    - The Indian, whose name was not given, was arrested by the police in Kano state - The officers who arrested him also discovered the house w...
ADSESNSE CODE HERE

Want to place ads on our website?

Want to place ads on our website?

Want to Contact us?

Want to Contact Us? Send us an Email ✉
teeloadedblog@gmail.com
Whatsapp Us Via : 08130162561

Followers

Copyright@ 2016-2017 Teeloaded All right acclaimed . Theme images by enjoynz. Powered by Blogger.

CONTACT US









24reporters© | New News From Reliable Source

LIKE UR Facebook page

Random Posts

Recent Posts

Header Ads

Contact us | Terms/Conditions | About us | Privacy Policy | Disclaimer | Sponsored Posts | .
Copyright © 2015 - 2018. All rights reserved. Disclaimer : Every Teeloaded member is solely responsible for anything that he/she posts or Comment on Teeloaded


ADD ADMIN ON WHATSAPP VIA 08130162561