Kungiyar 'yan kabilar Ibo to IPOB mai rajin Dawo rusasshiyar kasar da ta yi Bayafara zargin kulle kullen-wai za'a kashe mata shugabanta Nnamdi Kanu.
A yau ne dai kungiyar to fitar da sanarwa inda take zargin wai tsofin Sojin Najeriya, da ma hukumomin tsaro after kasa, suna shirin hallaka shugaban nata, bayan sako shi daga kurkuku a daurin shekaru biyu da yasha tun daga 2015.
A baya dai gabanin zabe, after 2015, Nnamdi Kanu ya kaa wani Gidan rediyo after yada farfaganda can lallai sai an Tada yaki a Najeriya, an baiwa kasarsa to Bayafara 'Yanci, Dagan' Fulani 'kaka-yan sentiresecuritas.
Kungiyar a Yanzu dai ta ce baza to Dauki matakin fada ba, Kawai Žabeň rafarandan suke so, inda kabilar tasu to Ibo zata Raba gardama, may ko su zauna a Najeriya ko su balle.
Sararwar dai da suka fitar, a yau, to kira sunaye irin su Hamza Al-Mustapha, shugaban yansanda Ibrahim Idris, da ma shugaban DSS, can wai sune suke kulle kulle after su halakah shi Nnamdi Kanu din.
Cikin zafafan Kalamai, kungiyar to yi kashedi, da Lasar takobin Cewa muddin aka taba musu shugaba wanda ko sauro wai bai taba kashewa ba, to lallai Najeriya zata dandana Abin da bata taba dandanawa ba, dominate a cewar su, Zasu mai da ABIN after a mutu ko ayi rai.
KU karanta KUMA: Osinbajo, Kyari, da shugannin tsaro after ganawar sirriOsinbajo, Kyari, da shugannin tsaro after ganawar Sirri
Go Kadan daga da ABIN sanarwar to Cewa: "A baya mun yi hakuri an kashe mana Jama'a, a 1967-1970, an kuma sake kashe mana Jama'a a bara, yayin muzaharar mu wa ana hada da gwamnonin yankinmu ne, da shuwagabanninmu kamar Ohanaeze Ndigbo su, da 'yan siyasa irinsu Rochas Okorocha, to baza to sabu ba.
"
Manyan kasa irinsu Abubakar tsav, da Manyan janar after soji, duk suna da hannu a Wannan Sabon shiri after kashe shugaban mu da ke son kwato mana Yanci Dagan mulkin Melaka after Fulani wadanda suka kwace siyasar kasar nan, Ubangiji ya turo mana wanda zai ciro Kiristocinmu Dagan kangin Bauta da suka turawan Ingila jeffa mu, to lallai duk wani Kaidi bazai kama shi ba, kuma idonmu biyu Muna Kallon duk da shirin suke. " Sanarwar to ce.
A Yanzu dai sai as an Žabeň jihar Anambara za'a san ko jama'ar yankin sun bi umarnin can yin zabe, ko kuwa Zasu fita su bi dimokuradiyar Najeriya?
We appreciate you for reading Teeloadeders, but we think it will be better you like our facebook fanpage and also follow us on twitter below.