Jirgin SAMAN
Mahukuntan Saudiyya sun taso keyar ‘yan Najeriya da
yawansu ya kai 198, da ke zaune a kasar ba a kan
ka’ida ba, wadanda aka sauke a filin jiragen sama na
Malam Aminu Kano da misalin karfe 10 na safiyar yau
asabar.
Jami’an hukumar agajin gaggawa ta kasar NEMA ne suka
karbi mutanen wadanda cikinsu akwai maza da mata,
wadanda karamin jakadan Najeriya a birnin Jeddah na
Saudiyya ya yi wa jagora har zuwa gida.
Ba wannan ne karo na farko da mahukuntan Najeriya
ke cafkewa tare da taso keyar 'yan Najeriya da ke
zaune kasar ba a kan ka'ida ba, kuma mafi yawansu na
fakewa bayan kammala aikin hajji.
We appreciate you for reading Teeloadeders, but we think it will be better you like our facebook fanpage and also follow us on twitter below.
Title :
Saudi Arabia ta taso keyar yan Najeriyagida
Description : Jirgin SAMAN Mahukuntan Saudiyya sun taso keyar ‘yan Najeriya da yawansu ya kai 198, da ke zaune a kasar ba a kan ka’ida ba, wadand...
Rating :
5