- An gano yadda wasu 'Yan Majalisa ke nemawa jama'a aiki a Najeriya
- Wani Dan Majalisa na Jihar Kano ya tura mutane ma'aikatar DPR
- Mafi yawan wadanda su ka samu aikin 'Yan Arewa kuma Hausawa ne
24repoters.com ta ji labarin yadda 'Yan Majalisan Tarayya ke tura Jama'ar su cikin manyan Ma'aikatun Gwamnatin kasar a boye.
'Yan Majalisa na nemawa mutanen su aiki a boye
Manyan 'Yan Majalisar kasar na nemawa mutanen su aiki a boye ba tare da wani gumi ba sai dai kurum a aika sunayen su. Honarabul Alhassan Ado Doguwa na Jihar Kano ya aika sunayen wasu mutane 8.
KU KARANTA: Wata tsohuwar Minista
tayi magana game da zanga-zanga
'Yan Majalisar Tarayya na nemawa mutanen su aiki a boye
Wadanda kusan dukkan su 'Yan Arewa ne zuwa Hukumar DPR mai kula da farashin mai. Kwanakin baya an dauki yaran manya a Hukumar FIRS da babban Bankin kasar watau CBN duk a mulkin Shugaba Buhari.
Ba dai yau aka fara irin wannan abu a Najeriya ba. Mun fahimci 'Yan Majalisa kan nemi wuri domin saka yaran su a manyan ma'aikatin kasar ko sun cancanta ko ma ba su cancanta ba.
We appreciate you for reading Teeloadeders, but we think it will be better you like our facebook fanpage and also follow us on twitter below.
Title :
Kus-kus: Yadda 'Yan Majalisa ke tura Jama'ar su cikin manyan Ma'aikatun Gwamnati
Description : - An gano yadda wasu 'Yan Majalisa ke nemawa jama'a aiki a Najeriya - Wani Dan Majalisa na Jihar Kano ya tura mutane ma'aikatar ...
Rating :
5