Labels

Want to Contact us?

Want to Contact Us? Send us an Email ✉
teeloadedblog@gmail.com
Whatsapp Us Via : 08130162561

LightBlog
» bokoharam » hausa » Dattawan Borno sun bukaci sulhu da BokoHaram

Dattawan Borno sun bukaci sulhu da BokoHaram

Ahmad Abdullahi Adamu
Add Comment
bokoharam, hausa
Saturday, 22 July 2017

Hare-haren Boko Haram na neman sake kazanta a 'yan
kwanakin nan


Kungiyar Dattawan jihar Borno ta Najeriya da ta
kunshi tsoffin sojoji da fararen hula, ta bukaci
gwamnatin kasar da ta yi zaman sulhu da mayakan
Boko Haram da zimmar kawo karshen zub da jini na
tsawon shekaru takwas.


Cikin wata sanarwa da ta fitar, Kungiyar Dattawan ta
Kanuri ta ce, a can baya, gwamnatin Najeriya ta samu
nasara a tattaunar sulhun da ta yi da mayakan Niger
Delta, abin da ya sa ta ke ganin gwamnatin za ta iya
samun nasara a tattaunawa da Boko Haram.
Kungiyar ta ce, lokaci ya yi da ya kamata mayakan Boko
Haram su ajiye makamanta, sannan kuma su tuba daga
ayyukansu don ci gaba da rayuwa a cikin jama’a.
Kawo yanzu dai, babu wata alama da ke nuna cewa,
gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari na shirin
tattaunawar sulhu da mayakan.
Kazalika hare-haren Boko Haram na neman sake kazanta
a ‘yan kwanakin nan tun bayan tafiyar shugaba Buhari
birnin London don duba lafiyarsa, domin ko a jiya Litinin
sai da mutane akalla 8 suka rasa rayukansu a wani kunar
bakin wake a Masallacin Maiduguri.
Shugaban Chadi Idris Deby ya ce, rashin lafiyar
Buhari ta haifar mu su da cikas a yakin da su ke yi da
Boko Haram.


We appreciate you for reading Teeloadeders, but we think it will be better you like our facebook fanpage and also follow us on twitter below.
Follow @Teeloadedblog
Are you an artiste? Do you want your music to go viral and reach a large number of audience? Promote your music on TEELOADED by clicking here. You can also advertise your product or brand by clicking here.
Tweet
Dattawan Borno sun bukaci sulhu da BokoHaram Title : Dattawan Borno sun bukaci sulhu da BokoHaram
Description : Hare-haren Boko Haram na neman sake kazanta a 'yan kwanakin nan Kungiyar Dattawan jihar Borno ta Najeriya da ta kunshi tsof...
Rating : 5
Related Posts: bokoharam, hausa

0 Response to "Dattawan Borno sun bukaci sulhu da BokoHaram"

← Newer Post Older Post ⇒ Home
View mobile version
Subscribe to: Post Comments (Atom)

ADSENSE CODE HERE

Popular Posts

  • James Fauntleroy Knocks Pusha T, Defends 40 On Twitter
    James Fauntleroy has come out of his self-described “hermit cave” to weigh in on the Pusha T and Drake beef, sharing some thoughts abou...
  • An hana Siyar da Giya, karuwanci, gidajen sinima a Jihar Zamfara
    Rahotanni dake Zuwa mana sun nuna Cewa an kafa dokar hana Siyar da kayan maye Wato Giya, hana harkar karuwanci, da kuma rufe gidajen kallo d...
  • NO ONE SHOULD TRY AND FRUSTRATE OSINBAJO WHEN THE TIME COMES FOR HIM TO ASSUME THE PRESIDENCY - AYO ADEBAYO
    - Chief Ayo Adebanjo stated that Acting President Yemi Osinbajo has handled the country very well so far - He expressed hope that under no c...
  • 2 Men punished for selling fake customs recruitment forms in Abuja
    - Officers of the Nigerian Customs Service (NCS) subjected two men to corporal punishment - The men were allegedly caught while impersonatin...
  • An yankewa fasto shekara 20 a gidan yari bayan yayi wa ‘yar yarinya fyade
    Wani fasto kasan Ghana na Domeabra mai suna, Vincent Kete, zai kwashe shekaru 20 a gidan yari da aikin wahala bisa ga laifin fyade wa yar sh...
  • Mikel, 22 others to battle Zambia (full list)
    – The Super Eagles will begin their Russia 2018 qualifying campaign away to Zambia – Mikel is expected to lead the squad to Ndola – Gerno...
  • 3 steps to take Nigeria out of recession - Peter Obi
    - Peter Obi spoke about Nigeria's current economic recession and how it can be ended - He said the country must increase its savings - T...
  • Arms deal probe: Read how FG doctored report to shield Buratai, Dambazau
    – The controversy surrounding the arms deal probe is still raging – Frontline Second Republic politician and Northern leader, Dr Junaid ...
  • Nationwide ASUU strike looms as union goes toe to toe with FG
    - A nationwide ASUU strike seems inevitable as the union goes toe to toe with the federal government - The union says the government is yet ...
  • NEYMAR SAYS HE FEELS MORE ALIVE THAN EVER IN PSG
    Paris Saint-Germain’s Brazilian forward Neymar (L) celebrates after scoring a goal during the French L1 football match Guingamp versus Paris...
ADSESNSE CODE HERE

Want to place ads on our website?

Want to place ads on our website?

Want to Contact us?

Want to Contact Us? Send us an Email ✉
teeloadedblog@gmail.com
Whatsapp Us Via : 08130162561

Followers

Copyright@ 2016-2017 Teeloaded All right acclaimed . Theme images by enjoynz. Powered by Blogger.

CONTACT US









24reporters© | New News From Reliable Source

LIKE UR Facebook page

Random Posts

Recent Posts

Header Ads

Contact us | Terms/Conditions | About us | Privacy Policy | Disclaimer | Sponsored Posts | .
Copyright © 2015 - 2018. All rights reserved. Disclaimer : Every Teeloaded member is solely responsible for anything that he/she posts or Comment on Teeloaded


ADD ADMIN ON WHATSAPP VIA 08130162561