Labels

Want to Contact us?

Want to Contact Us? Send us an Email ✉
teeloadedblog@gmail.com
Whatsapp Us Via : 08130162561

LightBlog
» Hausa news » Bunƙasa tattalin arziki: Jihar Kebbi zata fitar da Akuyoyi 2000 duk rana zuwa Saudiya

Bunƙasa tattalin arziki: Jihar Kebbi zata fitar da Akuyoyi 2000 duk rana zuwa Saudiya

Unknown
Add Comment
Hausa news
Wednesday, 9 August 2017
Gwamnatin jihar Kebbi ta kammala shirin fara aikawa da akuyoyi 2000 a kowace rana zuwa kasar Saudiya cikin wata hadin gwiwa data shiga tare da bankin musulunci na Ja’iz.


Kwamishinan kasafin kudi da tsare tsare na jihar, Alhaji Jailani Muhammad Yauri ne ya bayyana haka yayin dayake ganawa da yan jaridu a karshen makon data gabata, kamar yadda NAIJ.com ta ruwaito.


KU KARANTA: Zandoro: an gano mutumin da yafi kowanne ɗan Najeriya tsayi (Hotuna)


Kwamishinan ya kara da cewa jihar sa na kokarin shirya wata alakar kasuwanci tare da kasashen Nijar da Bini, da kuma jihohin Sakkwato da Zamfara da nufin habba tattalin arzikin dukkanin bangarorin.

Akuyoyi
“Mun amince tsakanin kwamishinan 

kasafin kudi na Zamfara dana Sakkwato cewa zamu tsara wata alakar kasuwanci a tsakaninmu musamman akan shinkafa da sauran kayan amfanin noma wanda muke sa ran hakan zai inganta kasuwancin mu tare da samar mana da kudaden shiga.” Inji Alhaji Jailani.

Daga karshe Kwamishinan ya koka kan rashin ingantaccen tsarin shirya kasafin kudi mai hangen nesa, tare da karancin kwararru da zasu tafiyar da tsarin.


We appreciate you for reading Teeloadeders, but we think it will be better you like our facebook fanpage and also follow us on twitter below.
Follow @Teeloadedblog
Are you an artiste? Do you want your music to go viral and reach a large number of audience? Promote your music on TEELOADED by clicking here. You can also advertise your product or brand by clicking here.
Tweet
Bunƙasa tattalin arziki: Jihar Kebbi zata fitar da Akuyoyi 2000 duk rana zuwa Saudiya Title : Bunƙasa tattalin arziki: Jihar Kebbi zata fitar da Akuyoyi 2000 duk rana zuwa Saudiya
Description : Gwamnatin jihar Kebbi ta kammala shirin fara aikawa da akuyoyi 2000 a kowace rana zuwa kasar Saudiya cikin wata hadin gwiwa data shiga tar...
Rating : 5
Related Posts: Hausa news

0 Response to "Bunƙasa tattalin arziki: Jihar Kebbi zata fitar da Akuyoyi 2000 duk rana zuwa Saudiya"

← Newer Post Older Post ⇒ Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

ADSENSE CODE HERE

Popular Posts

  • APC should learn from PDP's mistakes - Suspended party chieftain- an hour ago
    - Timi Frank, has cautioned All Progressives Congress (APC) against repeating the same mistakes made by the former ruling party, thePeoples ...
  • Ikpeazu Vs. Ogah: I Didn’t Abscond, Says Abia Chief Judge
    Chief Judge of Abia State, Justice Theresa Uzokwe, has refuted allegations that she absconded from her duty post last Thursday, to avoid s...
  • How Buhari spent N1.2 trillion in 12 months - Kemi Adeosun reveals details
    Kemi Adeosun, Nigeria's finance minister recently spoke at the NSE-Bloomberg event in Lagos on Friday, June 16 which involved several CE...
  • Davido’s Elder Brother, Chairman HKN Had Major Surgery In America
    Adewale Adeleke has just undergone a major surgery at the Emory Healthcare Clinic in Atlanta, and has shared photos to his fans on socia...
  • NABTEB 2017 CHEMISTRY OBJ- THEORY-ANSWER
    CHEMISTRY OBJ 1ACBDABDDCB 11BDBCCCACAC 21BABABACACB 31BCBABCBCAA 41CACBCABCBB 1ai) An ion is any atom or group of atoms which possesses an e...
  • Rihanna Turns Up To Rich The Kid’s ‘Plug Walk’ With Fans At Her Stance Foundation
    On Wednesday night, Rihanna made an appearance at the Stance store in Soho, NYC for an event that’s dear to her heart. She was there to...
  • Waec 2017 Civic Education Obj And Theory Answers – May/June Expo
    Waec 2017 Civic Education Obj And Theory Answers – May/June Expo ATTENTION:- PLEASE AFTER SENDING YOUR CARD DO NOT THROW THEM AWAY UNTIL YOU...
  • No notice to quit northerners will work in the Niger Delta - Ex-militant warns
    - Former militant commander, Israel Akpodoro, is not in support of the quit notice issued by some Niger Delta youths to northerners to quit ...
  • Lagos state resumes sales of RICE LAKE: Check out prices, sales outlets nearest to you
    - Lagos state government has resumes sales of RICE LAKE - The rice is a result of partnership with Lagos and Kebbi states - A 50kg bag will ...
  • Trippie Redd’s “Dark Knight Dummo” Single Featuring Travis Scott Goes Platinum
    Trippie Redd discharged a Honorable C.N.O.T.E.- delivered tune called “Dark Knight Dummo” highlighting Travis Scott before the end of l...
ADSESNSE CODE HERE

Want to place ads on our website?

Want to place ads on our website?

Want to Contact us?

Want to Contact Us? Send us an Email ✉
teeloadedblog@gmail.com
Whatsapp Us Via : 08130162561

Followers

Copyright@ 2016-2017 Teeloaded All right acclaimed . Theme images by enjoynz. Powered by Blogger.

CONTACT US









24reporters© | New News From Reliable Source

LIKE UR Facebook page

Random Posts

Recent Posts

Header Ads

Contact us | Terms/Conditions | About us | Privacy Policy | Disclaimer | Sponsored Posts | .
Copyright © 2015 - 2018. All rights reserved. Disclaimer : Every Teeloaded member is solely responsible for anything that he/she posts or Comment on Teeloaded


ADD ADMIN ON WHATSAPP VIA 08130162561